Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji Sanata Barau Jibrin ya jinjina da yadda Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya gaggauta amsa koken 'yan Benin a lokacin da ake shirin kwace mulki.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya ce lokaci bai yi ba da za a fara tallata dan takarar gwamna karkashin APC a Kano bayan fara tallata Barau.
A labarin nan, za a ji rundunar saman Najeriya ta bayyana cewa jami'anta da suka sauka a Burkina Faso suna nan cikin koshin lafiya, an yi magana da kasar.
Jam'iyyar hamayya ta NNPP ta bayyana ra'ayinta a kan yunkurin hadewa ko shiga wata hadaka da jam'iyya mai mulki ta APC gabanin zaben 2027 da ke tafe.
A 2025 da ke bankwana, an samu sanatoci sama da 10 da suka fice daga jam'iyyun adawa zuwa APC, galibi suka kafa hujja ne da rikicin cikin gida a jam'iyyunsu.
Gwamna Umaru Bago na jihar Neja ya samu halartar jana'izar Hakiya Talatu Abubakar, kanwar tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar.
Dan majalisar dokokin Amurka, Riley Moore ya yaba da matakan da Najeriya ke dauka kan matsalar tsaro bayan ceto dalibai sama da 100 da aka sace a makarantar Neja.
A labarin nan, za a ji cewa Hakeem Baba Ahmed ya kara nanata kiransa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan hakura da neman takara a kakar zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta bayyana takaicin yadda ake ci gaba da rashin tsaro a Najeriya amma an iya kai agaji Benin.
Muhammad Malumfashi
Samu kari