Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
Sheikh Ahmad Gumi ya kare matsayinsa kan tattaunawa da ’yan bindiga, yana mai cewa babu wata dokar addini ko ka’ida ta duniya da ta haramta yin sulhu da miyagun.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kebbi, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Dan majalisar ya ce rikicin PDP ya yi yawa.
Janar John Enenche mai ritaya ya bayyana cewa juyin mulki yanzu kusan ya zama ba zai yiwu ba a Najeriya saboda sabuwar fahimtar dimokuradiyya cikin sojoji.
Julius Bokoru ya zargi EFCC da karya doka bayan ta zana “EFCC—Keep Off” a gidan tsohon minista Timipre Sylva, yana cewa an rufe gidan ba tare da wata sanarwa ba.
Sheikh Ahmad Gumi ya jaddada cewa sace dalibai ba ya kai kashe sojoji muni, yana mai cewa dole a shiga tattaunawa da ’yan bindiga domin samun zaman lafiya.
A kokarin dakile yaduwar juyin mulki, kungiyar raya tattalin arzikin Afirka ta Yamma watau ECOWAS ta kakaba dokar ta-baci a duka yankunan da ke karkashinta.
Manya a Najeriya ciki har da tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai da tsohon minista, Abubabakar Malami da Godwin Emefiele sun musanta daukar nauyin ta'addanci.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta yabawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bisa hanzarin da ya yi wajen agaza wa Jamhuriyar Benin tare da dakile juyin mulki.
Rundunar hadin gwiwa ta sojojin Jamhuriyar Benin, sojojin saman Najeriya da dakarun Faransa sun dakile yunkurin juyin mulki a ranar Lahadi da ta gabata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari