Muhammad Malumfashi
21395 articles published since 15 Yun 2016
21395 articles published since 15 Yun 2016
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun sace wani babban limamin masallacin Juma'a yayin harin da suka kai.
Hukumomin Saudiyya sun jaddada cewa ba za su kara wa'adin karbar bayanai da shigar da su s shafin yanar gizo ga kowace kasa ba, za a rufe jibi Lahadi.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka ya wallafa wani bidiyo da ya nuna Barrack Obama da matarsa Michelle a matsayin birrai a shafinsa na Truth social.
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya sanar da karɓar addinin Musulunci a wani bidiyo, sanarwar tasa ta nuna muhimmin sauyi a rayuwarsa ta addini.
Awanni bayan sun kubuta, wasu daga cikin kiristocin da aka sace a garin Kurmin Wali a Kaduna sun ce dun sha azaba matuka a hannun masu garkuwa da mutane.
Ƙungiyar Limamai da shugabanni a yankin Yarabawa ta bayyana cewa azumin Ramadan zai fara ranar Laraba, 18 ga Fabrairun shekarar 2026 da muke ciki.
Hukumomin Najeriya sun kama fararen hula akalla hudu bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka ce an yi wa shugaba Bola Ahmed Tinubu a Najeriya a 2025.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya gargadi masu shirin kutsawa Fadar Ikirun, yana umartar jami’an tsaro su kare fadar har sai an kammala shari'ar sarautar Akirun.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Ogun ta cafke wani mutum mai suna Gafaru Rasaki bisa mallakar kawunan mutane har hudu, ya ce ya tono su a makabarta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari