Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi ya rasa rayuwarsa a garin tseren motoci domin murnar kammala jarrabawa a wata jami'a da ke jihar Edo a ranar Litinin.
Kamfanin siminti na BUA ya bai wa ɗalibai 200 daga jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara tallafin karatu na ₦200,000, domin ƙarfafa ilimi a yankin Arewa maso Yamma.
Rundunar 'yan sanda a birnin tarayya Abuja ta kama wani mutum da ake zargi da cewa zai saye harsashi ya mika wa 'yan ta'adda a jihar Zamfara daga Abuja.
Kotun tarayya ta tura sammaci ga ministan Abuja, Nyesom Wike da tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Rivers, Tonye Cole ya shigar yana neman diyyar N40b kan bata suna.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar raba wani mugun jagoran ɗan ta'adda da duniya. An kashe Kalamu a sumanen da aka kai jihar.
Lauya mai kare hakkin dan Adam a Najeriya, Femi Falana ya bayyana cewa dole a magance talauci da rashn tsaro kafin Najeriya ta magance juyin mulki a Afrika.
Tsohon hafsan sojoji, Tukur Buratai ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan saurin dakile yunkurin juyin mulki a Benin, ya kira matakin “gagarumin dabara”.
Gwamnatin Faransa ta ce ta taimaka wa kasar Benin dakile sojojin da suka nemi kifar ga gwamnatin shugaba Patrice Talon a ranar Lahadi. Najeriya ma ta kai dauki.
Abubakar Malami ya kwana a ofishin EFCC bayan tsawon tambayoyi kan binciken asusun banki 46 da ake zargin yana da alaka da su da wasu badakaloli a lokacin Buhari.
Muhammad Malumfashi
Samu kari