Muhammad Malumfashi
20016 articles published since 15 Yun 2016
20016 articles published since 15 Yun 2016
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025 za a bude shafin daukar sababbin yan sanda bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za a dauki mutum 50,000.
Majiyoyi sun ce zazzafar muhawara ta kaure tsakanin Sanata Ali Ndume da Adams Oshiomhole yayin tantance sababbin jakadu a Majalisar Dattawa a Abuja.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya nuna goyon bayansa ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027. Ya ce zai mara masa baya.
An bayyana yadda EFCC ta kama Dr. Chris Ngige a gidansa da daren Talata, inda aka tafi da shi cikin kayan barci, kuma ake zargin za a gurfanar da shi kotu yau.
Fargaba ta mamaye birnin Yenagoa bayan mataimakin gwamnan Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, ya yi kife a cikin ofishinsa, an garzaya da shi asibiti.
Jita-jitar komawar Gwamna Abba da Rabiu Kwankwaso zuwa APC na kara karfi, yayin da masana ke gargadin cewa matakin zai canza taswirar siyasar Kano kafin 2027.
Gwamna Baba Kabir Yusuf ya amince da nadin Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin shugabar jami'ar Northwest ta Kano bayan ta cika sharuddan tantancewa.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya koka kan halin da 'yan siyasa ke nuna a Najeriya. Ya bayyana cewa sun dauki mukaman gwamnati daga su sai 'ya'yansu.
Rundunar ‘yan sanda ta Lagos ta karyata jita-jitar cewa jami’in da ake yadawa a bidiyo an kama shi yana sata, tana bayyana cewa an kai masa hari ne yayin aiki.
Muhammad Malumfashi
Samu kari