Muhammad Malumfashi
19954 articles published since 15 Yun 2016
19954 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa majiyoyi sun ce gwamnatin tarayya na shirin janye sunan Abdullahi Ramat daga mukamin shugaban hukumar saboda siyasar Kano.
Wani jami'in gwamnatin Benin ya bayyana cewa sun gano inda sojan da ya jagoranci yunkurin juyin mulki a kasar, Benin ya fake a kasar Togo. Za su nemi maido shi.
A labarin nan, za a ji yadda hukumar hana fasa kwauri ta kasa (Kwastam) ta yi wa jami'inta, Gambo Iyere Aliyu karin matsayi zuwa kwamanda a shiyya ta A.
'Yan Najeriya sun rage sayen man fetur a Nuwamba, 2025, inda aka sayi iya lita biliyan 1.59 duk da karin samarwa da man da aka samu daga matatar Dangote.
Kungiyar lauyoyin Kano ta shigar da korafi gaban shugaba Bola Tinubu da NSA, Nuhu Ribadu game da shirin Abdullahi Ganduje na kafa sabuwar Hisbah a Kano.
Gwamnatin tarayya ta shaida wa tawagar Amurka da ta kawo ziyara Najeriya cewamatsalar tsaron da ta addabi kasar nan ba ta da alaka da tauye wani addini.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin samar da tsaro ga manyan 'yan Najeriya da manyan mutane.
Hukumar 'yan sanda ta kasa ta sanar da bude shafin daukar 'yan sanda 50,000 a Najeriya. Ta fadi sharudan da ake so masu neman aikin dan sanda su cika.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da kama wanda ya jagoranci garkuwa da dan Majalisar dokokin Anambra, Justice Azuka tare da kashe shi a shekarar 2024 da ta gabata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari