Muhammad Malumfashi
19952 articles published since 15 Yun 2016
19952 articles published since 15 Yun 2016
Fargaba ta mamaye birnin Yenagoa bayan mataimakin gwamnan Bayelsa, Sanata Lawrence Ewhrudjakpo, ya yi kife a cikin ofishinsa, an garzaya da shi asibiti.
Jita-jitar komawar Gwamna Abba da Rabiu Kwankwaso zuwa APC na kara karfi, yayin da masana ke gargadin cewa matakin zai canza taswirar siyasar Kano kafin 2027.
Gwamna Baba Kabir Yusuf ya amince da nadin Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin shugabar jami'ar Northwest ta Kano bayan ta cika sharuddan tantancewa.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya koka kan halin da 'yan siyasa ke nuna a Najeriya. Ya bayyana cewa sun dauki mukaman gwamnati daga su sai 'ya'yansu.
Rundunar ‘yan sanda ta Lagos ta karyata jita-jitar cewa jami’in da ake yadawa a bidiyo an kama shi yana sata, tana bayyana cewa an kai masa hari ne yayin aiki.
Gwamnatin Abba Yusuf za ta dauki karin malamai 4,000 domin rage cunkoso da inganta karatun firamare, tare da magance matsalar rashin zuwan yara makaranta.
Mataimakin gwamnan jihar Bayelsa da Sanata Seriake Dickson sun shirya ficewa daga jam'iyyar PDP. Ana hasashen cewa manyan 'yan siyasan guda biyi za su koma ADC.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce tambayar da EFCC ta yi masa ta tsaya ne kawai kan batun zargin maimaita aikin dawo da kudin Sani Abacha.
Gwamnatin Tarayya za ta karɓi bashin N17.89tn a 2026 saboda karuwar gibin kasafi da raguwar kudaden shiga, inda mafi yawan bashin zai fito daga cikin gida.
Muhammad Malumfashi
Samu kari