Muhammad Malumfashi
19928 articles published since 15 Yun 2016
19928 articles published since 15 Yun 2016
Jam'iyyar PDP ta sanar da cewa ba za ta sanya 'yan takara a zaben kananan hukumomin jihar Borno da za a gudanar ranar Asabar ba, saboda wasu dalilai.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya ayyana zaman makoki na kwanaki uku domin jimamin rasuwar mataimakinsa, Sanata Ewhrudjakpo, wanda ya rasu jiya Alhamis.
Sheikh Ibraheem El-Zakzaky ya bayyana cewa bindigogi ba za su taɓa tsoratar da 'Yan Shi'a ba, yayin da ya zargi gwamnati da gaza bin kadin kashe su da aka yi a 2015
Rahotanni sun tabbatar da cewa mutane sun jikkata yayin da wani abin fashewa ya yi bindiga, ya tarwatse da matafiya a kan wani babban titi a jihar Zamfara.
Yunkurin Dr. Abdullahi Umar Ganduje na kafa sabuwar Hisbah mai zaman kanta ya tayar da ce-ce-ku-ce, yayin da wasu ’yan siyasa ke barazanar kai batun kotu.
Hadimin gwamnan jihar Filato ya musanta rade-radin da ake yadawa Gwamna Mutfwang ya sauka sheka daga PDP zuwa APC, ya tabbatar da cewa an fara tattaunawa.
A labarin nan, za a ji cewa Riley Moore, Dan Majalisar Amurka da ya dage a kan batun kisan kiristoci a Najeriya ya koma kasarsa da shirin rubuta rahoto.
Matatar hamshakin dan kasuwa kuma attajirin lamba daya a Afirka, Alhaji Aliko Dangote ta yi rangwame a farashin kowace elitar man fetur ana shirin kirismeti.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari