Muhammad Malumfashi
19838 articles published since 15 Yun 2016
19838 articles published since 15 Yun 2016
’Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari, ta ce mahaifinta ya taɓa zargin ana sa masa na’urorin sauraro a ofishinsa a Villa.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya fatattaki masu bashi shawara na musamman har su 30 domin sake tsara gwamnati da karfafa ajandar 'sabuwar Neja'.
Tsohuwar matar shugaban kasa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Buhari ya rasu ne sakamakon gubara da aka sa masa.
Rahotanni sun bayyana yadda dan kunar bakin wake ya kashe sojoji biyar a yankin Pulka da ke jihar Borno, yayin da ake ci gaba da yaki da Boko Haram.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna fushinta kan jita-jitar da aka rika yadawa ta rasuwar shugabanta. Ta bukaci a hukunta masu yada zuki ta mallen.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya karbe lasisin da ya bai wa wasu bankuna biyu na ajiya da rance, Aso Savings and Loans Plc da Union Homes Savings and Loans Plc
Kungiyar Amnesty International ta soki gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, tana zargin an samu take hakkin ɗan Adam da kisa daga 2015 zuwa 2023.
Aisha Buhari ta bayyana dalilan da suka sa marigayi Muhammadu Buhari bai cika sallamar ministoci da hadiman gwamnatinsa. Ta fadi kura-kuran tsohon shugaban.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Jamhuriyyar Benin ta samu kanta bayan yunkurin kifar da ita da wasu sojojin kasar suka yi, an daure sojoji.
Muhammad Malumfashi
Samu kari