Muhammad Malumfashi
19837 articles published since 15 Yun 2016
19837 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da majalisar masarautun Katsina domin karfafa hadin gwiwa tsakanin gwamnati da sarakuna kan tsaro.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya musamman talakawa cewa sababbin dokokin haraji za su amfani marasa karfi, masu ƙaramin albashi da ’yan kasuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilan Najeriya ta karbi kudurin gaggawa game da rikicin da ya kunno kai tsakanin Dangote da Farouk Ahmed.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci 'yan Najeriya su fito zanga-zangar adawa da rashin tsaro. Ta ce za ta tafi yajin aiki idan aka tarwatsa masu zanga-zanga.
A labarin nan, za a ji yadda matan Ladanin Kano suka shiga mawuyacin hali bayan sun ga gawar Mai gidansu da aka kashe a bakin Masallaci da Asubahi.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya ta rage farashin taki da kayan noma domin kare manoma daga asara da tabarbarewar harkar noma.
Abdullahi Umar Ganduje ya dakatar da kafa Hisbah mai zaman kanta a jihar Kano. An dakatar da Hsibar Ganduje ne bayan zama da DSS da 'yan APC a jihar Kano.
An shiga tashin hankali a garin Ora da ke kan iyakar Osun da Kwara bayan ‘yan bindiga sun kashe basarake tare da sace tsohon jami’in Kwastam a wani sabon hari.
Gwamnatin Amurka ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da aka kakaba musu takunkumin balaguro, saboda matsalolin tsaro da na takardun shige-da-fice.
Muhammad Malumfashi
Samu kari