Muhammad Malumfashi
19688 articles published since 15 Yun 2016
19688 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi alhinin rasuwar mataimakin gwamnan jihar Bayelsa, Lawrence Ewhrudjakpo. Ya bayyana shi a matsayin jajirtaccen mutum.
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana takaici a kan matsayarsa game da wanda zai goyi bayansa a 2027.
An shiga firgici a Hotoro Maraba, Kano, bayan wani matashi ya kashe ladan masallaci a sallar Asuba, lamarin da ya sa ‘yan sanda suka mamaye yankin.
Rundunar sojojin kaa da hadin guiwar sojojin sama da yan sanda sun ceto uku daga cikin mutane biyar da yan bindiga suka sace a yankin Gwarzo, Kano.
Jam'iyar APC reshen jihar Zamfara ta bayyana cewa abubuwan da Bello Turji ya fada sun nuna karara cewa Bello Matawalle ba shi da alaka da 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa masanin tsaro, Dr. Yahuza Getso ya bayyana takaici game da yadda gwamnati ta ke wasa da batun kama fitinannen dan ta'adda, Bello Turji.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari jihar Kano cikin dare sun sace mutane 5. Jami'an tsaro sun tabbatar da sace mutanen da aka yi a Kano.
A cikin wani bidiyo, Bello Turji ya zargi tsofaffin gwamnonin Arewa biyu da haddasa rashin tsaro, yana musanta karbar N30m a tattaunawar zaman lafiya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari