Muhammad Malumfashi
21390 articles published since 15 Yun 2016
21390 articles published since 15 Yun 2016
Ɗan majalisar Adamawa, Abubakar Abdullahi, ya bar PDP yau 24 ga Fabrairu, 2026. Ana sa ran wasu mambobi 5 za su bi sahun sa a zaman majalisar na ranar Laraba.
Majalisar Dokokin Kano ta bukaci gwamnatin kano ta mayar da martani kan zargin da Amurka ta yi wa Sanata Rabiu Kwankwaso, wanda a cewarsa jagora ne mai tsayin daka.
Ga matakai 6 da majalisar Amurka ta miƙa wa Trump kan Najeriya. Matakan sun haɗa da soke dokar ɓatanci da dakatar da tallafi don kawo karshen muzgunawa kiristoci.
EFCC ta bayyana dalilin jinkirin kai El-Rufai kotu. Ta ce tana son kammala bincike kafin gurfanar da shi yayin da yake tsare a hannun hukumar ICPC har yanzu.
Fustattun mutanen Tofa sun nuna fushinsu kan dan Majalisar wakilai na Dawakin Tofa, Tofa da Rimin Gado yayin da ya halarci taron APC a jihar Kano.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin AIG Tunji Disu a matsayin mukaddashin sufeto janar na rundunar yan sandan Najeriya yau Talata.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
Kwamitin Majalisar dokokin Amurka ya ba Shugaba Donald Trump shawarar daukar matakai kan Najeriya bayan gano muzgunawa kiristocin da ake yi a kasar
El-Rufai ya nemi kotu ta soke ƙarar DSS tare da biyan sa naira biliyan 2 a matsayin diyya. Za a saurari buƙatar a ranar 25 ga Fabrairu don duba bukatun El-Rufai.
Muhammad Malumfashi
Samu kari