Muhammad Malumfashi
19546 articles published since 15 Yun 2016
19546 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar Amnesty International ta soki gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, tana zargin an samu take hakkin ɗan Adam da kisa daga 2015 zuwa 2023.
Aisha Buhari ta bayyana dalilan da suka sa marigayi Muhammadu Buhari bai cika sallamar ministoci da hadiman gwamnatinsa. Ta fadi kura-kuran tsohon shugaban.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Jamhuriyyar Benin ta samu kanta bayan yunkurin kifar da ita da wasu sojojin kasar suka yi, an daure sojoji.
Wani sabon littafi da aka kaddamar kan marigayi Muhammadu Buhari ya bayyana dalilin da ya sa tsohon shugaban kasar bai goyi bayan takarar Yemi Osinbajo ba.
Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Sojojin Amurka sun farmaki wasu jiragen ruwa da suka fito daga Najeriya, daga China zuwa India, da kuma wani jirgi da zai tafi kasar Venezuela karkashin Trump.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da aikin gina tashar samar wutar lantarki daga ruwa a dam din Danja da ke karamar hukumar Danja a Katsina.
Matar marigayi Muhammadu Buhari ta ce za ta cigaba da zama ba tare da aure ba bayan rasuwar Buhari. Aisha Buhari ta fadi abubuwan da za ta cigaba da yi a rayuwa.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Muhammad Malumfashi
Samu kari