Muhammad Malumfashi
19593 articles published since 15 Yun 2016
19593 articles published since 15 Yun 2016
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
'Yan kwadago sun yi zanga-zangar adawa da rashin tsaro a Kano, Abuja, Lagos, Sokoto, Anambra, Rivers da wasu jihohin Najeriya. NLC ta bukaci a magance rashin tsaro.
Jam'iyyun siyasa daban-daban na da gwamnoni a jihohin Najeriya. Jam'iyyar APC na kan gaba da mafi yawan gwamnoni. PDP da sauran jam'iyyun adawa na take mata baya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu fitinannun 'yan ta'adda sun bi dare, inda suka kashe matashi mai shekaru 21 a jihar Zamfara a yayin wani hari da suka kai masu.
Ministan kudi Wale Edun ya ce gwamnatin tarayya ta cimma ₦10.7trn kacal wanda ya saba da maganar Shugaba Bola Tinubu da ya yi a Abuja yayin taro.
A labarin nan, za a ji yadda wata kungiyar matasa daga kananan hukumomi 44 na jihar Kano suka fara neman Barau I Jibrin ya yi takarar gwamna a 2027.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Babagana Monguno ya ce wata ƙungiyar ‘cabal’ a fadar shugaban kasa ta raunana aikinsa a mulkin Muhammadu Buhari.
Kungiyar hada kan 'yan Arewa ta NRG ta kai ziyara ga shugabannin Musulmai da Kiristoci na JNI da CAN domin kara fahimtar juna a Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed ya karyata martanin da ake ce ya yi game da zarge-zargen da Dangote ke yi masa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari