Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Aliko Dangote ya kai ƙara ICPC kan shugaban NMDPRA, Farouk Ahmed, bisa zargin kashe sama da $7m wajen karatun ’ya’yansa a Switzerland. Ya nemi a kama shi.
Sabon littafi da aka ƙaddamar a Abuja ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya amince da sake fasalin Naira ne domin dakile sayen kuri’u, ba don cutar wata jam’iyya ba.
Harin jiragen saman NAF a Kukawa, jihar Borno, ya hallaka fararen hula ciki har da masunta da direbobi, yayin da ake binciken sahihancin bayanan sirri.
Rahotanni sun bayyana cewa mutanen gari sun yi kukan kura sun tare wata dabar yan bindiga, sun kama daya daga ciki kuma sun kashe shi a jihar Zamfara.
’Yar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Fatima Buhari, ta ce mahaifinta ya taɓa zargin ana sa masa na’urorin sauraro a ofishinsa a Villa.
Gwamnan jihar Niger, Mohammed Umaru Bago, ya fatattaki masu bashi shawara na musamman har su 30 domin sake tsara gwamnati da karfafa ajandar 'sabuwar Neja'.
Tsohuwar matar shugaban kasa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Buhari ya rasu ne sakamakon gubara da aka sa masa.
Rahotanni sun bayyana yadda dan kunar bakin wake ya kashe sojoji biyar a yankin Pulka da ke jihar Borno, yayin da ake ci gaba da yaki da Boko Haram.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna fushinta kan jita-jitar da aka rika yadawa ta rasuwar shugabanta. Ta bukaci a hukunta masu yada zuki ta mallen.
Muhammad Malumfashi
Samu kari