Muhammad Malumfashi
19705 articles published since 15 Yun 2016
19705 articles published since 15 Yun 2016
Rikicin ilo tsakanin manyan sarakunan Yarbawa na neman dawowa sabo bayan Olubadan na Ibadanland, Oba Rashidi ya ki amsa gaisuwar Alaafin a tsakiyar taro.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC mao adawa. Emeka Ihedioha ya yi rajista da jam'iyyar ADC a hukumance.
Wani rahoto ya yi ikirarin cewa sojojin Amurka sun kashe Lakurawa 155 a harin da suka kawo Najeriya a 2025. Wani bincike ya ce babu wata hujja ta nasarar harin.
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin ƴan ta'adda na karɓe iko da wasu dazuka a Kano da Katsina,inda suke karban kuɗin fansa tare da mulkar mutane da zalunci.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya yi tsokaci kan zaben Najeriya. Tambuwal ya koka da cewa akwai abubuwan da ba sa tafiya daidai.
Shugaban masu rinjaye da wani dan Majalisa daya sun bayyana cewa ba su goyon bayan tsige Gwamna Fubara, tare da mataimakiyarsa , Farfesa Ngozi Odu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta cafke wani fasto a jihar Rivers kan zargin shirin raba Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo, da duniya.
Peter Obi ya tambayi inda Shugaba Tinubu yake, inda ya soki yadda shugaban kasar ya kwashe kwanaki 196 a waje yayin da Najeriya ke fuskantar talauci da rashin tsaro.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rasa daya daga cikin sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanata Ogoshi Onawa ya bayyana dalilansa na barin PDP.
Muhammad Malumfashi
Samu kari