Muhammad Malumfashi
19713 articles published since 15 Yun 2016
19713 articles published since 15 Yun 2016
Shahararriyar mawaƙiyar addini, Bunmi Akinaanu (Omije Ojumi) ta rasu tana da shekara 46 bayan jinyar ƙafa; ta rasu a asibitin Legas ranar 12 ga Janairu, 2026.
'Yan sandan Katsina sun kama mutane 3 da sinadaran hada bama bamai 14,475 da na gelatine 2,273 a Daura; ana neman wani Najib da ake zargi da aiko da kayan daga Kano.
'Yan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai hari a Gajit, Sokoto, sun jikkata biyu da sace fiye da 20 abin da ke tayar da hankali kan ta’addanci.
A labarin nan, za a ji cewa Rt. Hon Femi Gbajabiamila ya bayyana yadda Hadiza Usman ta shiga daga ciki amma ba ta sanar masa kafin lokacin bikin ba.
Gasar AFCON 2025 na ci gaba da gudana a kasar Morocco. Akwai wasu zaratan sababbin matasan 'yan wasa da suka dauki hankula. Akor Adams na Najeriya na cikinsu.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya bukaci mutanen yankin Kaiji su kaura domin samun damar luguden wuta kan 'yan bindiga da ke kai hari. An ba su wata 2 su kaura.
Majalisar dokokin jihar Akwa Ibom ta karyata rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa tana duba kudirin dokar da zai haramta zina a tsakanin mutane.
Na kusa da Abdullahi Ganduje ya bayyana cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, zai gana da tsohon gwamnan domin share fagen sauya sheƙa zuwa APC nan ba da jimawa ba.
Morocco za ta rasa Azzedine Ounahi babban dan wasan tsakiyarta, yayin da Najeriya za ta rasa Wilfred Ndidi a wasan semi-final na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Muhammad Malumfashi
Samu kari