Muhammad Malumfashi
19732 articles published since 15 Yun 2016
19732 articles published since 15 Yun 2016
Wani rahoto ya nuna cewa kasashen Larabawa da Isra'ila ne suka gargadi Donald Trump kan harin da ya ce zai kai kasar Iran domin zanga-zangar da ake yi a kasar.
A labarin nan, za a yi waiwaye game da yadda 'dan tsohon Shugaban kasa ya zabi ya bi bayan Muhammadu Buhari duk da rashin goyon bayan mahaifinsa.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da gwamnatin tarayua ta shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.
A labarin nan, za a ji Dele Momodu, mawallafin jaridar Ovation kuma makusancin Atiku Abubakar ya yi magana game da batun takarar Shugaban kasa a ADC.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta taso tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar a gaba bayan dansa ya zabi marawa Bola Ahmed Tinubu baya.
Limaman Najeriya sun taru a Kano domin neman taimakon Allah kan tabarbarewar tsaro da matsalolin siyasa, suna yi addu'a domin samar da zaman lafiya a ƙasa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya yi magana kan harin 'yan bindiga a Kasuwan Daji. Ya bayyana dalilin da ya sa suka kai mummunan harin.
Rundunar sojojin kasan Najeriya ta gana da jadakar sojojin Amurka a NAjeriya, Semira Moore a Abuja. Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya yaba wa Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Kano, NNPP ta bayyana fatan da ta ke da shi a kan maganar sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari