Muhammad Malumfashi
21374 articles published since 15 Yun 2016
21374 articles published since 15 Yun 2016
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya yi magana kan tattaunawa inda ya ce kasar ba ta neman tsagaita wuta, sai dai cikakken tsarin kawo karshen yaki.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ADC za ta zama makomarss ta gana a siyasance, ya gana da wakilan jam'iyyar a fadar gwamnatin Bauchi.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya koma hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka (ICPC).
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban hukumar KASA a Kano, Kabiru Dakata ya bayyana cewa sauya shekar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ba zai girgiza su ba.
Ministan tsaron kasar Isra'ila, Israel Katz ya ce kasar na shirin mamaye wasu yankunan kudancin Lebanon ko bayan yaki da Hezbollah yayin da ake yaki da Iran.
Sojojin Checheniya da ke kasar Rasha sun shirya shiga yakin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Za su taimakawa kasar Iran kan yaki da Amurka.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya gode wa al'ummar kasar Iraki bisa kuna da goyon bayan da suke nuna masu a wannan lokaci da suke fuskantar yaki.
Rahotanni sun ce Sanata Ibrahim Lamido daga jihar Sokoto na shirin ficewa daga jam'iyyar sakamakon sabanin da ke tsakaninsa da shugabancin jam’iyya.
Fadar White House ta bayyana cewa shugaban Amurka zai so kasashe Larabawa su biya shi makudan kudin da ya kashe a yaki da kasar Iran da ya kai hare-hare.
Muhammad Malumfashi
Samu kari