Muhammad Malumfashi
19805 articles published since 15 Yun 2016
19805 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Gwamnan ha bayyana muhimmancin samun jam'iyya fiye da daya a kasa.
Amarya da kawayenta a Sokoto sun sami 'yanci bayan kwanaki 49 a hannu 'yan bindiga, bayan biyan fansa Naira miliyan 10, lamarin da ya jefa al'umma cikin tsoro.
Gwamnatin Gombe ta tabbatar da mutuwar Ibrahim Nazifi mai neman aiki soja, yayin atisaye a Zaria a Kaduna ta mika ta’aziyyar Allah ya gafarta masa.
Kwamandan rundunar Operation Hadin Kai, Manjo Janar Abdulsalam Abubakar, ya bayyana yadda taimakon Amurka ke taka rawa a yaki da 'yan ta'addan Boko Haram.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde da yammacin ranar Alhams, sun shiga ganawar sirri a fadar shugaban kasa.
Babban alkalin jihar Ribas ya yi fatali da bukatar Majalisar dokoki na kafa kwamitin binciken Gwamna Fubara da mataimakiyarsa, Farfesa Ngozi Odu.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana wanda ya fi dacewa ya samu tikitin ADC a zaben shekarar 2027.
Lauya a Kano ya nuni da cewa kiran a gaggauta hukuncin kisa ga masu laifi ya saɓa wa doka, yana mai cewa dole ne a bar shari’a ta bi ƙa’ida a dukkan matakai.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya ve yana da yakinin Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu nasara a zaben 2027 saboda dabarun da suka tsara.
Muhammad Malumfashi
Samu kari