Muhammad Malumfashi
21374 articles published since 15 Yun 2016
21374 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Dalhatu Abubakar a matsayin shugaban hukumar kula da kasuwanci a Najeriya tare da sabon kwamitin gudanarwa.
Yayin ake rikici a ADC, jam’iyyar PRP ta bukaci manyan ‘yan adawa kamar Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su hade domin ceton dimokuradiyya.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta umarci manyan hafsoshi su kara sa ido kan yiwuwar shigar da dakarun makiya cikin kasar bayan barazanar Shugaba Donald Trump.
A labarin nan, za a ji cewa Abdullahi Tijjani Gwarzo, tsohon Minista wanda Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya magantu kan barin jam'iyyar APC.
Tsohon sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Dino Melaye, ya yi maganganu kan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Shugaba Donald Trump ya yi wa Emmanuel Macron da matarsa Brigitte Macron shagube da cewa tana ba shi wahala wanda ya tayar da kura a Faransa da yan kasar.
Biyo bayan umarnin Shugaba Tinubu, manyan ministoci hudu da shugabannin hukumomin tarayya sun yi murabus domin tsayawa takarar Gwamna da Sanata a zaben 2027.
A labarin n an, Femi Fani Kayode, jigo a APC ya gano irin matsalolin da za su hana ADC cimma manufar kawar da gwamnatin APC a yayin zaben 2027 mai zuwa.
Gwamnoni da 'yan majalisar APC sun fara kira da a ba su tikitin takara kai tsaye yayin da wasu gwamnonin da suka gama suke neman tikitin takarar Sanata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari