Muhammad Malumfashi
19841 articles published since 15 Yun 2016
19841 articles published since 15 Yun 2016
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, cewa burinsa na wa’adi na biyu na fuskantar barazana mai tsanani gabanin zaben 2027.
Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da bukatar Mazi Nnamdi Kanu ta sauya masa gidan yari daga Sokoto, tana mai cewa bukatar ba ta cika ka’ida ba.
Jam'iyyar APC ta shiyyar Arewa maso Yamma ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano bisa matakin da ya dauka na sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya fadi a Ankara, Turkiyya, yayin ziyarar aiki tare da Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan. Rahotanni na ci gaba.
Kungiyar kwallon kafa ta Besiktas ta tabbatar da mutuwar mahaifin dan wasanta kuma kyaftin din Super Eagles ta Najeriya a hatsarin mota a jihar Delta.
Sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC ba zai shafi nasarar NNPP a zaben 2027 ba, shugaba Tokji Nadem, yana mai zargin cin amanar Rabiu Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban Kasa, Daniel Bwala a bayyana abubuwan da suka kai Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zuwa kasar Turkiyya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, ya yi tsokaci kan abin da Mai girma Bola Tinubu ya gayawa jagororin APC a Kano kafin shigowar Gwamna Abba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan yadda ya zagaya Najeriya yana nemawa Abba Kabir alfarma a 2019 kafin daga baya ya juya masa baya a 2026.
Muhammad Malumfashi
Samu kari