Muhammad Malumfashi
19838 articles published since 15 Yun 2016
19838 articles published since 15 Yun 2016
Kakakin jam'iyyar APC a jihar Zamfara ya bayyana cewa katin Bello Turji na jam'iyyar na bogi ne. Yusuf Idris ya ce Bello Turji ba dan jam'iyyar APC ba ne.
A labarin nan, za a ji cewa Abba Atiku Abubakar ya yanki katin zamaa cikakken dan jam'iyyar APC, tare da bayyana cewa Tinubu ne zai zarce a 2027.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya zabi 'yan APC da za su fafata da mutanen Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a zaben cike gibi na majalisar dokokin jihar Kano.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewq jagoranta, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da mutanen Kano na ji a ransu cewa an ci amanarsu da Gwamna Abba ya koma APC.
Sanata Barau I Jibrin ya sauya sunan kungiyarsa ta Tinubu Barau ya sanya Abba Kabir Yusuf a ciki. Ya ce ya yi haka ne domin nuna goyon baya ga gwamnan.
Matatar Aliko Dangote da ke Legas ta sanar da kara kudin litar man fetur daga N699 zuwa N799. Dangote ya kara kudin mai ne bayan bukukuwan karshen shekara.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi magana kam wamda zai gaje shi a zaben 2027. Gwamna Zulum ya ce ya bar zabin shugabannin a hannun Allah.
A labarin nan, za a ji cewa majiyoyi masu karfi sun nuna cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karkata wajen samar da jiha a yankin kabilar Ibo.
Hedkwatar tsaron Najeriya (DHQ) ta bayyana cewa sunayen sojojin da ta gano suka da laififfuka a zargin da ake yi na yunkurin kifar da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari