Muhammad Malumfashi
19846 articles published since 15 Yun 2016
19846 articles published since 15 Yun 2016
'Yan ta'addan ISWAP dauke da makamai sun kai harin kwanto bauna kan dakarun sojojin Najeriya a jihar Borno. Harin ya janyo asarar rayuka da sace wasu sojoji.
Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna takaici bayan Abba Kabir Yusuf ya fice daga NNPP zuwa APC, ya bayyana cewa wannan karyewar zuciya ce ga jam'iyyar NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tabbatar da nadi da karin girma ga mutane akalla bakwai a cikin gwamnati domin inganta aiki.
Jami'an sojin Najeriya 16 da aka kama bisa zargin yunkurin juyin mulki wa Bola Ahmed Tinubu za su fuskanci hukuncin kia idan kotu ta tabbatar da laifinsu.
Wani jirgin soja ya kai hari bisa kuskure a jihar Neja. lamarin ya faru ne a ƙauyen Kurgi da ke ƙaramar hukumar Mariga. Manoma 2 su rasu, yara sun jikkata.
Kotu ta tura Shugaban KANSIEC, Farfesa Sani Malumfashi, gidan yarin Kuje kan zargin satar biliyan 1.02 ta asusun gona a wannan zaman na 27 ga Janairu, 2026.
Buba Galadima ya ce Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rabu da Sanata Rabiu Kwankwaso, ya bayyana sauya shekar zuwa APC a matsayin cin amana ga NNPP da al'ummar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya da Turkiyya sun samu fahimtar juna a kan yadda kasashen biyu za su yi amfani da bayanan sirri wajen yaki da ta'addanci.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya bude kofar sulhu da jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso bayan karbar Abba Kabir Yusuf zuwa jam'iyyar APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari