Muhammad Malumfashi
21374 articles published since 15 Yun 2016
21374 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Garba Kore Dawakin Kudu ya shawarci Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya tabbata ya naɗa mataimakin da zai taimaka masa wajen cin zabe a Kano.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya sanar da cewa babu sharadin daina kai hari Lebanon a yarjejeniyar da Iran da Amurka suka yi duk da an ambaci hakan.
Iran ta mika wa Amurka daftarin sulhu da tsagaita wuta mai dauke da sharuda 10, wanda ya haɗa da buɗe mashigar ruwan Hormuz da daina yaƙi a Lebanon da Yemen.
Shugaba Trump ya amince ya dakatar da kai hari kan Iran na tsawon makonni biyu yau Talata, 7 ga Afrilu, 2026, bayan sanya baki da Pakistan ta yi yau.
Sojojin Isra'ila sun fito fili sun nuna nadamarsu kan lalata majami'ar yahudawa a Tehran yayin harin da aka kai wa wani babban kwamandan rundunar IRGC.
Hasashen yanayi na Laraba, 8 ga Afrilu, 2026 ya nuna za a yi kura a Arewa da ruwan sama a Kudu, tare da gargaɗin direbobi da matafiya su kiyaye yau.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin Nafi'u Bala, matashin da ke neman hana jiga-jigan ƴan siyasa zama kalau a jam'iyya haɗaka ta ADC a Najeriya.
Shugaba Trump ya yi barazanar ruguza manyan gadoji biyar na Iran, ciki har da Sadr da Lake Urmia, a matsayin dabarun durkusar da tattalin arzikin kasar Iran.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bai wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kyautar sabon takobin girmamawa inda ya bukace shi ya yaki cin hanci.
Muhammad Malumfashi
Samu kari