Muhammad Malumfashi
21374 articles published since 15 Yun 2016
21374 articles published since 15 Yun 2016
Sagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe jami'an 'yan sanda da fararen hula a yayin harin.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun ba za su iya tabuka komai ba idan har suka samu mulkin kasa, akwai sauran aiki a gabansu.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
A labarin nan, za a ji cewa rade-radin sauya shekar gwamna Bala Muhammad na jihar Bauchi na ci gaba da fuskantar kalubale daga wasu daga cikin manyan APC.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa akwai fargabar ambaliyar ruwa a wasu jihohi 10 na Najeriya. Ta ambaci Taraba, Adamawa, Benue, Ogun Delta a cikinsu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa yana cikin tattaunawa da abokansa na siyasa kan makomarsu gabanin babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji wata babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta kawo ƙarshen shari'ar gwamnatin tarayya da wasu ƴan Boko Haram da aka gurfanar a gabanta.
Shugaban Majalisar dokokin Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf ya zargi Amurka da sabawa sharudda 3 daga cikin 10 na taagaita wuta tun kafin a fara tattaunawa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari