Muhammad Malumfashi
19876 articles published since 15 Yun 2016
19876 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda ta kaya tsakanin marigayi Muhammadu Buhari da gwamnonin Arewa kan zaben 2023.
Jam'iyyar APC ta yi martani mai zafi game da zargin da ake yi mata cewa tana tilasta ma'aikatan gwamnati shiga cikinta inda ta ke tuhumar ADC mai adawa.
Jagoran kungiyar Obidient na kasa, Yunusa Tanko Yakasai, ya bayyana cewa ya kamata Atiku Abubakar, ya marawa Peter Obi baya don zama shugaban kasa a 2027.
Jam'iyyar APC ta maida martani kan zargin da ADC ta yi cewa ana tilastawa ma'aikatan gwamnati rijistar zama yan APC, ta ce wannan zargi karya ce mara tushe.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Nasarawa ta fara bincike bayan ƴan ta'adda sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa daga Kano a kauyen jihar.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe ya musanta rade-radin cewa shugaban kasa, Bola Tinubu na duba yiwuwar sauya dan takarar mataimki a zaben 2027 mai zuwa.
Abububakar Malami, tsohon ministan shari'a, ya bukaci kotun Abuja ta janye umarnin kwace kadarorinsa 57; ya ce ya dade da ayyana dukiyarsa a hukumar CCB.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana bambancin jam'iyyar da sauran jam'iyyun adawa. Ya ce sun fi maida hankali kan wani abu.
Shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya bayyana shirin jam'iyyar kan madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Muhammad Malumfashi
Samu kari