Ibrahim Yusuf
4485 articles published since 03 Afi 2024
4485 articles published since 03 Afi 2024
Tsohon ministan shari'a a gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, Abubakar Malami ya soki Bola Tinubu, gwamnonin APC da Ganduje kan mayar da hankali a 2027.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi magana a ranar yara ta 2025 inda ya ce za a tabbatar da kare yara daga cin zarafi da musguna musu. Ya ce za inganta rayuwar yara.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Dele Momodu ya yabawa Bola Tinubu da ya takawa Nyesom Wike birki kan rufe ofishin PDP da wasu wurare a birnin tarayya.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da Sheikh Saleh bin Abdullah Al Humaid a matsayin limamin Arafa da zai yi huduba wa miliyoyin musulman duniya a Namira.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan dalilin hana shi zuwa Saudiyya aikin hajjin 2025. Sheikh Gumi ya ce saboda matsayarsa kan siyasa ne.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwa cewa za a fara duba watan sallar layya a ranar Talata, 27 ga Mayu, 2025. Za a duba jinjirin watan a sassan Najeriya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce an karya alkawarin da ya aka cimma da shi a PDP. Ya ce zai cigaba da gwagwarmaya da gwabzawa da PDP don kawo adalci.
Kotun kolin Saudiyya ya sanar da cewa za a fara duban watan sallar layya na 2025 a ranar Talata, 27 ga Mayu. Za a fara duba watan Zul Hijja ne domin bikin sallah
'Yan bindiga sun kai hari unguwar Grow Himes da ke Chikakore a Kubwa da ke birnin tarayya Abuja. Sun yi artabu da 'yan sanda kuma sun sace mutane da dama.
Ibrahim Yusuf
Samu kari