Ibrahim Yusuf
4485 articles published since 03 Afi 2024
4485 articles published since 03 Afi 2024
Gwamnatin Najeriya za ta kafa kotu ta musamman domin maganin dalibai masu satar amsa a lokacin jarrabawa. Ministan ilimi ne ya bayyana haka a Abuja.
Wani mutum da matarsa ta haifi 'yan uku a asibitin koyarwa na jihar Kogi ya suma. Mutumin ya ce bai shirya daukar dawainiyar yara 3 a lokaci daya ba.
Wani matashi a jihar Bauchi, Khamis Musa Darazo ya saye ragon layya wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ya sanya wa 'yarsa sunan mamar Tinubu.
Kasar Faransa ta raba tallafin N1.8bn ga kungiyoyin fararen hula 19 a Najeriya. Faransa ta ce ba ta da niyyar kakaba ajandar wata kasa a Najeriya kan tallafin.
Hukumar INEC ta sanar da cewa za a yi zaben gwamnoni a jihohin Ekiti da Osun a Yuli da Agusta a 2026. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da haka.
'Yan majalisar tarayya daga jihar Cross River sun amince da tazarcen shugaba Bola Ahmed Tinubu saboda ayyukan da ya fara. Sun goyi bayan tazarcen Bassey Otu.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta nuna damuwa kan ambaliyar ruwa da aka samu a karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja. Mutane da dama sun rasu sakamakon ambaliyar
Rundunar 'yan sandan Kano ta cafke mutane 41 da ke da alaka da kashe DPO Baba Ali a karamar hukumar Rano ta jihar Kano tare da wanda ya jagoranci kisan.
Gwamna Siminalayi Fubara da aka dakatar a Rivers ya ce Bola Tinubu ya yi hikima wajen saka dokar ta baci. Fubara ya ce zai yi sulhu da ogansa, Nyesom Wike.
Ibrahim Yusuf
Samu kari