Ibrahim Yusuf
4485 articles published since 03 Afi 2024
4485 articles published since 03 Afi 2024
Sanatocin Najeriya sun ce akwai alamar kara karfin Boko Haram na da alaka da zaben 2027 kamar yadda aka yi a zaben 2015. Sun bukaci Tinubu ya kara kokari.
Rundunar 'yan sandan jihar Enugu ta kama wasu mutane uku da ake zargi suna aiki tare da wani boka wajen satar mutane da yin asiri da su yayin da ya tsere.
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya jefa Najeriya cikin mummunan yanayi a shekara 2 da ya yi a kan karagar mulki. Ya ce yunwa da talauci sun karu a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi bayani wa 'yan Najeriya bayan cika shekar biyu a kan mulki. Ya ce tsare tsarensa suna kan hanya mai kyau kuma na fara cin riba.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mutane 61 mukamai a majalisun gudanarwan manyan makaratun Najeriya 36 yayin da yake murnar cika shekara 2 da hawa mulki.
Kasar Murtaniya ta musa cewa jirgin da ya dauko mahajjatanta ya fada Tekun Maliya yayin da ya yi hadari. Kasar ta ce na kammala jigilar Mahajjatanta lafiya.
Kwamandan Operation Hadin Kai, Laftanar Janar Abdulsalam Abubakar ya ce sun kama 'yan kasashe waje da ke ba Boko Haram horo da dabarun yaki a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya isa Legas domin bude wasu ayyuka na musamman. Zai bude ayyuka a Kano ta yanar gizo kafin bikin sallar layya ya koma Abuja.
Ministan ilimi ya, Tunji Alausa ya ce za a fara dakatar da duk wani dalibi da aka samu da satar amsa tsaron shekaru uku ba tare da rubuta NECO, WAEC ko JAMB ba.
Ibrahim Yusuf
Samu kari