Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Musa Dattijo, daya cikin alkalan da ke kotun kolin Najeriya zai yi murabus daga alkalanci a ranar Juma'a 27 ga watan Oktoban 2023 kamar yadda kotun kolin ta sanar.
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
Kamfanin Tace Man Fetur, NNPC, ta sanar da cewa gobara ya tashi a matatanta da ke Warri, Jihar Delta a ranar Juma'a. Kamfanin ta ce an samu nasarar kashe gobarar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake sabon nadi mai muhimmanci inda ya zabi Adewale Adeniyi a matsayin sabon shugaban hukumar hana fasakwabri wato kwastam na kasa.
Hadakar kungiyar musulunci a Najeriya, CIO, ta yi kira ga Majalisar Dattawan Najeriya ta yi doka da za ta takaita alakar diflomasiyya da Kasar Isra'ila.
Rundunar Tsaro NSCDC reshen Jihar Osun, a ranar Litinin, ta yi holen wani malamin makaranta mai zaman kanta, da aka ce sunansa John da wasu mutane biyar, kan lalata
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tsare Sakataren Watsa Labarai na Jam'iyyar PDP, reshen Jihar Benue, Bemgba Iortyom, kuma kawo yanzu ba a san inda ya ke ba.
Ishaq Akintola, shugaban kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ya soki nade-naden da Tinubu ke yi a baya-bayan nan a yankin yarbawa yana mai cewa ana fifita kirista.
Shugaba Tinubu na Najeriya ya yi barazanar yin karar Majalisar Dinkin Duniya idan har ba ta fito ta yi bayanin yadda ta kashe kudade da ta karba da sunan Najeriya ba
Aminu Ibrahim
Samu kari