Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Alkalin Alkalai, Olukayode Ariwoola, ya amince a haska shari'ar kotun kolin Najeriya kan kallubalantar zaben Shugaba Tinubu da jam'iyyun adawa ke kallubalanta.
Kotun koli za ta yanke hukunci kan karar da Atiku Abubakar na PDP da Peter Obi na LP suka daukaka domin kalubalantar nasarar Shugaban kasa Bola Tinubu.
Kotun ƙoli a yau Litinin, 23 ga watan Oktoba za ta fara sauraron ƙararrakin da Atiku Abubakar, Peter Obi da jam'iyyar APM suka ɗaukaka kan nasarar Tinubu.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi nasara a shari'arta da kamfanin Process & Industrial Developments (P&ID) Limited a kotun Landan a ranar Litinin, 23 ga watan Oktoba
Musa Dattijo, daya cikin alkalan da ke kotun kolin Najeriya zai yi murabus daga alkalanci a ranar Juma'a 27 ga watan Oktoban 2023 kamar yadda kotun kolin ta sanar.
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
Kamfanin Tace Man Fetur, NNPC, ta sanar da cewa gobara ya tashi a matatanta da ke Warri, Jihar Delta a ranar Juma'a. Kamfanin ta ce an samu nasarar kashe gobarar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake sabon nadi mai muhimmanci inda ya zabi Adewale Adeniyi a matsayin sabon shugaban hukumar hana fasakwabri wato kwastam na kasa.
Hadakar kungiyar musulunci a Najeriya, CIO, ta yi kira ga Majalisar Dattawan Najeriya ta yi doka da za ta takaita alakar diflomasiyya da Kasar Isra'ila.
Aminu Ibrahim
Samu kari