Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Kungiyar matasa ta Northern Youths Council of Nigeria ta soki Sheikh Mansur Sokoto kan walllafar da ya yi a Facebook game da zaben gwamnan Nasarawa da Taraba.
Alhaji Atiku Abubakar, tsohon shugaban kasa ya yi martani kan zargin da wasu yan APC ke masa na yin amfani da jabun sakamakon jarrabawar WAEC ta gama sakandare.
Janar Yakubu Gowon, tsohon shugaban mulkin soji na Najeriya ya karyata rahotannin cewa ya rasu. Hadimin Gowon ya ce tsohon shugaban lafiyarsa kalau.
Idan za a iya tunawa kotun sauraron kararrakin zabe a ranar Laraba, 6 ga Satumba, da tabbatar da sakamakon zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu da ya bawa B
Festus Keyamo, ministan sufurin jiragen sama da cigaban sararin samaniya, ya ce dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku Abubakar, ba zai iya gamsar da cewa shedar k
Ana tsammanin haihuwar jarirai 365,595 a jihar Jigawa cikin shekarar 2023. Abdullahi Kainuwa, kwamishinan lafiya na jihar Jigawa ne ya bayyana hakan ranar Alhamis.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na PDP ya yi kira ga takwarorinsa na LP da NNPP, Obi da Kwankwaso su hada kai da shi a kokarinsa na korar Tinubu daga mulki
Alhaji Atiku Abubakar, Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce ya cigaba da aikin Fawehinmi ne.
Jam'iyyar New Nigeria People's Party (NNPP) ta goyi bayan mutanen da suka yi zanga-zanga a Landan game da hukuncin kotun zaben gwamnan jihar Kano.
Aminu Ibrahim
Samu kari