Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Babbar jam’iyyar adawar Najeriya ta Peoples Democratic Party (PDP) reshen jihar Akwa Ibom ta dauki matakin doka a kan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Wasu sabbin ma’aurata yan Najeriya sun haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan sun baje kolin makudan kudaden da suka samu a wajen shagalin bikinsu.
Wata tsohuwar jarida da ke dauke da farashin naira kan kowace dala a shekarar 1978 ya bayyana a soshiyal midiya kuma ya haddasa cece-kuce. Mutane sun kadu.
Fitaccen mawakin Hausa Shu'aibu Ahmed Abbas, wanda aka fi sani da Lilin Baba ya ziyarci malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi. Ya ba da gudunmawa ga yan gaza.
Wata yar Najeriya ta bayyana yadda take samun daloli ta hanyar siyar da ganyen ayaba a turai. Ta nuna yadda take tattara ganyen don amfani da shi wajen yin alale.
Adebayo Shittu wanda ya yi Ministan ma’aikatar sadarwa a gwamnatin tarayya, ya yi magana kan yanayin shigar ministocin Shugaban kasa Tinubu mata.
Ana shirin fita da Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), Kwamared Joe Ajaero, kasar waje domin kula da lafiyarsa sakamakon raunukan da ya samu a jihar imo.
An gano wani mutum-mutumi yana ba motoci hannu a wani titin Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya. Masu ababen hawa na ta bin umurninsa cike da ladabi.
A ranar 1 ga watan Nuwamba ne jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon, ta maka wani mutum a kotun Kaduna kan zargin bata mata suna a cikin al’umma.
Aisha Musa
Samu kari