Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Babban sakataren yada labaran gwamnan, Sanusi Bature, ya yi watsi da rahotannin da ke sanar da ranar da kotun daukaka kara zata yanke hukunci a shari'ar zabe.
Primate Ayodele a ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba, ya ce rigimar zaben gwamnan Filato na 2023 na da sarkakiya. Ayodele ya ce Gwamna Mutfwang na bukatar addu’a.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama wani matashi daga kauyen Madakiya da ke karamar hukumar Zangon Kataf kan kashe mahaifinsa saboda ya bayyana a mafarkinsa.
An bukaci Shugaba Bola Tinubu ya kori mai ba shi shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, saboda kalaman da ya yi kan gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari.
A daren Laraba 15 ga watan Nuwamba ne Majalisar zartaswar kungiyar kwadago ta Najeriya da kuma kungiyar ‘yan kasuwa sun dakatar da yajin aikin da suke yi.
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta dakatar da shugabannin kananan hukumomin Gumel, Birniwa da Yankwashi saboda take umurninta. Ciyamomin sun je kasar waje.
Shugabannin kungiyoyin kwadago sun ce za su tattauna da mambobinsu bayan ganawarsu da tawagar gwamnatin tarayya a ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba.
An yi watsi da rade-radin cewa Gwamna Lawal Dauda na jihar Zamfara ne ya dauki nauyin tawagar lauyoyin Atiku Abubakar a shari’arsu da shugaban kasa Bola Tinubu.
Kotun daukaka kara ta amince da hukuncin Kotun zabe, inda ta fatattaki kararrakin jam'iyyun PDP da LP da suka kalubalanci nasarar Gwamna Sanwo-Olu na jihar Lagas.
Aisha Musa
Samu kari