Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Prophet Abel Boma ya yi hasashen Disamba mai matukar hatsari. Malamin addini ya fada ma yan Najeriya abun da za su yi don dakile abun Kirsimeti mai hatsari.
Malamin addini ya bukaci yan Najeriya da su yi addu’a don Bola Tinubu ya ci gaba da kasancewa shugaban kasar Najeriya. Prophet Boma ne ya aika sakon.
Kungiyar lauyoyin arewa mai mambobi fiye da 600 ta sanar da shirinta na maka gwamnatin Bola Tinubu a kotu kan harin bam da ya lakume rayuka 120 a Kaduna.
Fasto Enoch Adejare Adeboye, shugaban cocin RCCG, ya bayyana yadda da kuma lokacin da yake so ya mutu yayin da yake wa’azi da yi wa taron RCCG addu’a.
Nuhu Ribadu da sanatocin arewa sun ziyarci al'ummar Tudun iri da harin bam ya ritsa da su. Duk da haka, sun nuna kwarin gwiwa kan hukumomin tsaron kasar.
A ranar Juma'a, 8 ga watan Disamba, tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai da Mai daraja Muhammadu Sanusi II, sun ziyarci kauyen Tudun biri a Kaduna.
Wani mutumi da ya koma kasar Canada da nufin samun babban nasara ya cimma mafarkinsa bayan ya fara da aikin wankewa mutane bandakinsu. Ya mallaki gida yanzu.
Wani malamin addini, Abel Tamunominabo Boma ya bayyana cewa yan Najeriya za su fuskanci makarkashiya da dama a 2024 da kuma bullar cuta kamar korona.
Dan majalisar wakilai ta tarayya, Abdulmumin Jibrin, ya yi watsi da rahotannin cewa jam’iyyar NNPP na tattaunawa da PDP da sauran jam’iyyu don yin maja.
Aisha Musa
Samu kari