Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Babban bankin Najeriya ya gargadi yan kasuwa, bankuna da daukacin al'ummar kasar da su yi hattara domin dai wasu na nan suna yada jabun kudi a kasuwanni.
Wasu gamayyar kungiyoyin damokradiyya sun yi Allah wadai da hukuncin Kotun daukaka kara ta Najeriya da ta tsige gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang.
Wata matashiyar budurwa ta saki wani bidiyo a TikTok da ke nuna cewa iyalinta sun raba biredi a matsayin gudunmawa a wajen wani biki. Bidiyon ya dauki hankali.
An gano Nyesom Wike, ministan Abuja a wani bidiyo da ya yadu yana rera wakar Shugaban kasa Bola Tinubu a ofishin Femi Gbajabiamila ana tsaka da neman a tsige shi.
Wani karamin yaro da Allah ya yi wa tsantsar kyawu ya tsuma zukatan mutane da dama bayan mahaifiyarsa ta wallafa bidiyonsa a dandalin zumunta na TikTok.
Wata zanga-zanga ta sake barkewa a Abuja yayin da wasu mazauna birnin tarayya suka yi tururuwa don adawa da masu neman a tsige Nyesom Wike daga kujerar minista.
Ireti Kingibe, ministar babban birnin tarayya, ta balbale Nyesom Wike, ministan Abuja da fada a cikin wani bidiyo, kan ayyukan da ta ce ba zai amfani jama’a ba.
Wata matashiya yar Najeriya ta ba da labarin yadda take fafutukar rayuwa bayan ta siyar da kayan shagonta a Najeriya sannan ta koma Spain. Ta zama manomiya.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya ta shiga motar bas sannan ta fada ma kwandastan cewa Amurka take son zuwa. Sauran fasinjojin motar sun fashe da dariya.
Aisha Musa
Samu kari