Aisha Ahmad
3651 articles published since 27 Mar 2024
3651 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'ar kasar nan su sa rai da samun faduwar turakun wutar lantarki saboda wasu dalilai da har yanzu ba a magance ba.
Rahotanni sun bayyana cewa an samu karin farashin dauko mai daga rubunan ajiyarsu, wanda ya sa ake fargabar wannan zai jawo karin farashin fetur.
Majalisar dokokin jiharLegas ta lissafo dalilai da dama da su ka sanya ta tsige kakakin majalisa, Mudashiru Obasa bayan ya shafe shekaru ya na kan kujerar.
Wata kungiyar matasan Arewa sun bayyana rashin jin dadin yadda wasu daga cikin jagororin yankin su ke neman goyon bayan kudirin harajin Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ta na bakin kokarinta domin ganin an kawo karshen ta'addanci a fadin Najeriya, ta nemi karin tallafin gwamnati.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze Ndigbo ta bayyana cewa babu wani dalili da zai sa a rika kace-nace a kan sake zabar Bola Ahmed Tinubu ya koma kujerarsa.
Hadimin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shaida cewa jama'a sun fara ganin yadda matakan gwamnatin tarayya suka fara haifar da da mai ido ga talakawa.
Gwamnatin Jihar Bauchi ta zargi hadimin shugaban ƙasa, Sunday Dare da rashin sanin makamar aiki da rashin kishin kasa, bayan ya yi martani a kan sukar Bola Tinubu.
Fitinannun 'yan bindiga karkashin jagorancin Bello Turji sun bi dare wajen kai hari kan masallata dake tsaka da sallar isha a jihar Zamfara, an sace jama'a.
Aisha Ahmad
Samu kari