Aisha Ahmad
3654 articles published since 27 Mar 2024
3654 articles published since 27 Mar 2024
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana cewa babu batun kutse a cikin asusun gwamnatin jihar Enugu har ta kai ga sace wasu biliyoyin Naira a baya-bayan nan.
Babbar kotun majistare da ke sauraron shari'ar tsohon jami'in gwamnatin jihar Kaduna, Muhammad Bashir Sa'idu ta haba belinsa biyo bayan tuhumarsa da almundahana,
Tsohon sakataren gwamnatin Kano, Dr. Abdullahi Baffa Bichi ya bayyana cewa ya na da hujjojin da za su tona asirin wasu 'yan siyasa da ya ke zargi da cin amana
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya nemi a sake duba tallafin dala biliyan 50 da China ta ware don Afirka, duba da muhimman ayyukan more rayuwa da ake buƙata.
Gwamnatin Kano ta jaddada aniyarta na tabbatar da biyan dukkanin 'yan fansho hakkokinsu kamar yadda ta yi alkawari kafin a zabe ta a shekarar 2023.
Gwamnatin jihar Bauchi ta ware miliyoyin Naira domin sayen kwamfutoci a kasafin kudin bana, lamarin da sharhi ke ganin ba wannan ake buƙata a halin yanzu ba.
Kotu da ke zamanta a Legas ta ce ta na hurumin sauraron tuhume-tuhumen da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta shigar a kan Emefiele.
Rahoton Ofishin Mai Binciken Kudi na Kasa ya zargi hukumomin man fetur guda biyu na NUPRC da NMDPRA da rashin yin bayani a kan batan wasu biliyoyin Daloli.
Kakakin APC na ƙasa, Felix Morka ya ce sama da mutane 400 me su ka yi masa da iyalansa barazanar kawar da su daga doron kasa saboda sa'insa da Peter Obi.
Aisha Ahmad
Samu kari