Aisha Ahmad
3829 articles published since 27 Mar 2024
3829 articles published since 27 Mar 2024
Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills Jr ya barranta hukumar taimakawa kasashe ta USAID da masaniya a kan wasu ayyukan ta'addancin Boko Haram.
Gwamnatin tarayya ta zargi kamfanin Binance dake hada hadar kirifto da musayar kudi ta intanet da jawo mata gagarumar asara ta hanyar guje wa biyan kudin haraji.
Kungiyar 'yan shi'a ta kasa (IMN) ta zargi jami'an tsaron Najeriya da shiga hakkinta ta hanyar hana membobinta gudanar da taro cikin lumana, bayan doka ta basu dama.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya fara aiki a sabon mukamin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta nada shi a hukumar FAAN, ya fadi abin da aka tanada.
Rundunar 'yan sandan Zamfara ta tabbatar da cewa wani abin fashewa ya jawo gobara a wata kasuwa dake jihar, har ta yi sanadiyyar konewar mutane da dama.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an tsaron farin kaya na DSS sun ci karo da miyagun makamai da alburusai a ofishin tsohon shugaban majalisar jihar Legas.
Rundunar 'yan sandan Adamawa ta tabbatar wa legit cewa jami'anta su na kokarin ceto mutanen da miyagun 'yan ta'adda su ka sace bayan kai mummunan hari a jihar.
Mukaddashin shugaban PDP na kasa, Ambasa Umar Iliya Damagum ya musanta cewa akwai rashin jituwa a tsakaninsa da sabon sakataren jam'iyya na kasa da aka nada.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta fara bibiyar kungiyoyi masu zaman kansu dake jihar domin tabbatar da inda suke samun kudin gudanarwa bayan zargin da aka yi wa USAID.
Aisha Ahmad
Samu kari