Aisha Ahmad
3634 articles published since 27 Mar 2024
3634 articles published since 27 Mar 2024
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jama'a ne kawai ke ruruta batun cewa kotu ta yanke hukuncin cewa a fito da bayanai a kan binciken Bola Tinubu kan miyagun kwayoyi.
Dan gwamnan Bauchi, Injiniya Bala Mohammed ya yi zargin cewa Atiku Abubakar da yi wa mahaifinsa bakin cikin zama gwamnan jihar a zaben 2023 da ya gabata.
Hadimin Shugaban kasa, Daneil Bwala ya musanta cewa Bola Ahmed Tinubu ya bar Najeriya domin a duba lafiyarsa a kasar Faransa, kamar yadda wasu suke zato.
Tsohon dan majalisar wakilai, Farah Dagogo ya bayyana rashin jin dadin yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da zababben gwamnan jihar Ribas.
Gwamnatin Kano ta sauke nauyin bashin da ake bin jihar na karatun dalibai 84 da gwamnatin baya, a karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta aika kasar waje karo karatu.
Tsohon Ministan wasanni a gwamnatin Muhammadu Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa akwai babbar barazana a yadda 'yan ta'adda ke cin karensu babu babbaka.
Kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a Abuja, Eko, Enugu, Ikeja, Jos, Kaduna, Kano da Yola sun tsunduma a cikin matsala saboda aringizon kudin wuta.
Jagora a NNPP ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi takaicin yadda Bola Ahmed Tinubu ya samu nasarar kama mulkin Najeriya.
Shugaban hukumar INEC, Mahmood Yakubu ya bayar da tabbacin cewa wa'adinsa a matsayin shugaban hukumar zaben ya zo karshe, kuma zai ajiye aiki a karshen shekara.
Aisha Ahmad
Samu kari