Aisha Ahmad
3822 articles published since 27 Mar 2024
3822 articles published since 27 Mar 2024
A labarin nan, za a ji Sojojin Najeriya sun dakile hari a Sabon Marte, sun kashe 'yan Boko Haram da ISWAP da dama. Sojoji biyu sun rasa rayukansu yayin fafatawar.
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
A labarin nan, rikici ya barke a Rano, Kano bayan zargin cewa baturen yan sandan ya kashe wani matashi, lamarin da ya janyo tarzoma da daukar fansa.
A labarin nan, za ku ji kotu a Kano ta yanke wa Shafiu Abubakar hukuncin kisa ta rataya bayan samunsa da laifin kona masallata a garinsu na Gadan.
A labarin nan, za ku ji cewa yunkurin Bola Tinubu na takarar 2027 ya samu gagarumar goyon baya daga gwamnoni, ‘yan majalisa da kungiyoyin siyasa a fadin Najeriya.
Za a ji cewa a ranar Litinin 26 ga watan Mayu, 2025 ne Kotu za ta yanke hukunci a yau kan Shafi’u Gadan da ake zargi da kona masallata da dama a jihar Kano.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da Peter Obi sun gana da shugabannin siyasa daga jihohin Arewa 19 a Abuja, yayin da 2027 ke karatowa.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ADC, Dr.Ralphs Okey Nwosu, ya ce za a kammala tattaunawar hadakar siyasa cikin makonni 2, don tunkarar 2027.
Aisha Ahmad
Samu kari