Ahmad Yusuf
10839 articles published since 01 Mar 2021
10839 articles published since 01 Mar 2021
Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta cimma matsayar gudanar da bincike kan yadda aka kashe kudaden jihar a watanni shida na rikon kwarya, ta aika sako ga Fubara.
Rundunar yan sandan jihar Oyo ta damke wani malami da ake zargin yana dauke da naman mutum a jihar Oyo, an fara gudanarda bincike don gano gaskiya.
Babbar Kotun Jihar Katsina ta yanke wa Rabiu Matazu hukuncin daurin shekaru biyar a gidan yari bayan kama shi da laifin karkatarda kudin haya N305,000.
Rahotanni sun bayyana cewa magoya bayan Gwamna Similayi Fubara da aka mayar kan mulki sun taru a kofar gidan gwamnatin Ribas domin tarbarsa yau Alhamis.
Sarkin kasar Saki da ke jihar Oyo, Oba Khalid Oyeniyi ya bayyana cewa ya dajatar da masu sarauta biyu ne saboda rashin da'a da hakar ma'adanai da bisa ka'ida ba.
Shugaban hukumar NAHCON da tawagarsa, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya nuna damuwa kan biyan kudin hajjin badi ba a kan kari ba, ya bayyana matsalar hakan.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana danuwarsa kan gazawar Shugaba Bola Tinubu wajen kawo karshen matsalar tsaron Najeriya.
Gwamnatin Kano ta bayyana farin cikinta kan yadda jihar ta zama ta daya a jerin jihohin da suka fi cin jarabawar NECO da aka saki ranar Laraba, 17 ga watan Satumba.
Ministan kudi, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta maida shirin tallafin ragw radadi ya zama a na kowace shekara, ya ce mutane da dama sun amfana.
Ahmad Yusuf
Samu kari