Ahmad Yusuf
10818 articles published since 01 Mar 2021
10818 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da wurin alwala na zamani da nadaki 50 ciki har da na manyan baki a masallacin Sultan Bello da ke garin Kaduna.
Hukumar KTPCACC ta fara bincike kan yadda aka yi sama da fadi da kudi N188m a shirin tallafin taki da kudin makarantu a Katsina, an fara dawo da kudin.
Gwamna Siminalayi Fubara ya bayyana cewa zai iya ba da komai don tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar Ribas, ya ce ya jure matsin lamba.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Ribas ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Ministan Abuja bisa gudummuwar da suka bayar wajen dawo da zaman lafiya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyara ga iyalan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke jihar Kaduna yau Juma'a.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kokarin dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan fagen siyasa tare da ba shi tikitin PDP a 2027.
Wata matar aure, Zuwaira Hassan ta shiga hannu bisa zargin kona al'aurar kanwar mijinta yar shekara 10, ta bayyana cewa ta yi haka ne kan umarnin wata mai magani.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeirya domin halartar daura auren dan Sanata Abdul'Aziz Yari.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun nuna cewa jirgin ruwa makare da mutanen da duka gudo daga farmakin yan bindiga ya gamu da hatsari, ana fargabar rasa rayuka.
Ahmad Yusuf
Samu kari