Ahmad Yusuf
10798 articles published since 01 Mar 2021
10798 articles published since 01 Mar 2021
Jagoran yan adawar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya yanki katin zama cikakken mamba a jam'iyyar hadaka watau ADC a mazabar Jada da ke jihar Adamawa.
Karamin Ministan Tsaron Najeriya, Bello Matawalle ya bukaci al'umma su bai wa jami'an tsaro hadin kai yayin da ake dab da kubutar da dalibai matan Kebbi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagoranci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta karyata labarin da ke yawo cewa ta ba da umarni rufe duk wata makarantar gwamnati.
Jihar Kano ta shiga layin jihohin da suka taba gabatar da kasafin kudi na sama da Naira tiriliyan guda, jihar Legas ce ke ke jan ragama inda ta haura N3trn.
Shugaban kasar Amurka, Donald J Trump ya soki gwamnatin Najeriya kan kashe-kashen da yan ta'adda ke ci gaba da yi ba tare da ta dauki wani mataki ba.
Rahotanni sun nuna cewa an jibge jami'an tsaro a ciki da wajem gidan yarin Sakkwato bayan labari ya nuna an kai mada jagoran IPOB, Nnamdi Kanu jihar.
Ministan harkokin tsaron Amurka, Pete Hegseth ya ce kasarsa ta fara aiki tare da Najeriya domin kawo karshen kisan kiyashin da ake yi wa kiristoci.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai tashi da kansa ya je Amurka domin ganawa da Donald Trump kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya reshen Neja ta bayyana cewa mutane 227 ciki har da malamai da dalibai ne yan bindiga suka yi garkuwa da su a makarantar Katolika.
Ahmad Yusuf
Samu kari