Ahmad Yusuf
11449 articles published since 01 Mar 2021
11449 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa makiyansa na kokarin kayar da shi a zaben 2027 ta hanyar amfani da matsalar tsaro amma ya tsaya tsyain daka.
Majalisar dattawan Najerita ta bi sahun takwararta ta wakilai wajen amincewa da bukatar dauko aron Dala miliyan 516 domin gina titin Sokoto zuwa Badagry.
Hukumar yaki da rashawa watau EFCC ta tabbatar da cewa ta gudanar da bincike kan Fasto Jerry Eze bayan gano yadda yake samun kudi daga kasashen ketare.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi zargin cewa wasu yan Najeriya da ba su da kishin kasa ne ke kokarin lalata harkar tsaro don cimma burin siyasa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya ba da labarin yadda yanayin rayuwa ta sa ya daina shan giya, ya ce a baya rika sha duk da shi fasto ne.
Sanata Orji Kaku da mataimakin shugaban majalisar Wakilai, Sanata Orji Kalu sun yi ikirarin cewa Shugaba Tinubu ya ba su izinin jagorancin jam'iyyar APC a Abia.
Ahmad Yusuf
Samu kari