Ahmad Yusuf
11628 articles published since 01 Mar 2021
11628 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni sun bayyana cewa shugabannin kwadago sun isa ofishin sakataren gwamnatin tarayya da ke Abuja, ana shirin wani zama a sirrince domin daƙile yajin aiki.
Ma'aikatan gwamnati a Kano sun yi zamansu a gida domin yin biyayya ga umarnin ƙungiyoyin kwadago na ƙasa na fara yajin aiki, yan kasuwa sun fita.
Awanni bayan fara yajin aikin ma'aikata a Najeriya, Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta kira taron kwamitin mafi ƙarancin albashi ranar Talata, 4 ga watan Yuni, 2024.
An wayi gari babu jirgin ƙasan da ya shiga ko ya fita daga Abuja yayin da ma'aikata suka ƙauracewa wuraren ayyukansu saboda yajin aikin da ƴan kwadago suka fara.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagun ya bayyana cewa lokaci ya yi da babbar jam'iyyar adawa za ta koma gidanta na asali, ya roƙi mambobi su ƙata hakuri.
Shugaban NNPO reshen jihar Kano, Hashinu Dungurawa ya musanta jita-jitar da ake yaɗawa cewa hukumar EFCC ta fara bincikar Kwankwaso kan wasu kuɗaɗe na kamfe.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin Mai Mala Buni ta tabbatar da biyan kuɗin da ta yiwa alhazan jigar alkawari, an kamma kwashe su zuwa ƙasa mai tsarki.
Wata matar aure ta nemi a kashe aurenta sabida mijinta ya daina kwanciyar aure da ita bayan ya kara aure, ta ce kullum cikin ɓacin rai yake da neman faɗa da ita.
Wasu gungun mambobin APC mata sun yi zanga-zanga a hedkwatar jam'iyyar APC da ke birnin tarayya Abuja, sun bukaci shugabar mata ta ƙasa ta ajiye aiki.
Ahmad Yusuf
Samu kari