Ahmad Yusuf
11589 articles published since 01 Mar 2021
11589 articles published since 01 Mar 2021
Kotun kolin Najeriya ta kori ƙarar da tsohon ƙaramin ministan man fetur ya shigar yana kalubalantar sakamakon zaben Bayelsa, ta tabbatar da nasarar Douye Diri.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda 171, sun kamo miyagu 302 a mako guda da ya gabata a sassan Najeriya.
Mutanen yankin ƙaramar hukumar Ringim a jihar Jigawa sun yi zanga-zanga a kofar shiga gidan gwamnatin jihar jiya Alhami, sun nemi a tsige kwamishina.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi Allah wadai da kisan Sarkin Gobir hakimin Gatawa, Isah Bawa, ya ce ba zai yiwu makasan basaraken su ci bulus ba.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I.Jibrin ya tarbi babban jigon PDP na Kano wanda ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Gwamna Hope Uzodinma na jihar Imo ya ce yana da yaƙinin babu mai zarginsa da cin hanci da rashawa ko ya sauka daga mulki, ya nuna yana da rikon amana.
Bayan cika shekaru 70 a duniya, shugaban alkalan Najeriya (CJN), Mai shari'a Olukayode Ariwoola ya yi ritaya daga aiki, an fara raɗe-raɗen wadda za ta gaje shi.
Ministan kasafi da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya bayyana cewa zanga zangar da ƴan Najeriya suka ta jawo hankalin gwamnati da rika sauraron koken jama'a.
Rikicin cikin gida na PDP ya sake buɗe sabon shafi da shugaban jam'iyya na ƙasa suka fara shirin sauke Gwamna Fubara na jihar Ribas, sun koma bayan Wike.
Ahmad Yusuf
Samu kari