Ahmad Yusuf
11587 articles published since 01 Mar 2021
11587 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon mai magana da yawun APC ta ƙasa, Timi Frank ya bayyana cewa Allah ne kaɗai zai yanke makomar siyasar Atiku Abubakar a babban zaɓe na gaba.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Kwamared Shehu Sani ya ce a ganinsa ya kamata ƴan Arewa su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a zaɓen 2027.
Hedkwatar tsaro ta ƙasa ta bayyana cewa sojoji sun yi nasrar hallaka ƴan ta'adda sama da 1000, sun kama wasu 1,096, sannan sun ceto ɗaruruwan mutane.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tashi daga birnin taraya Abuja zuwa Beijin na ƙasar China, fadar shugaban kasa ta ce zai tsaya a UAE kafin ya ƙarisa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da cewa sojoji sun yi nasarar murkushe ƴan fhin daji guda takwas a lokacin da suka yi arangama a ƙaramar hukumar Birnin Gwari.
Shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa NLC, Joe Ajaero ya baro hedkwatar rundunar ƴan sandan Najeriya bayan rubuta bayanasa a birnin Abuja yau Alhamis.
Kungiyar malaman jami'o'i ASUU ta ba gwamnatin tarayya wa'adin makonni uku ta yi abin da ya dace ta ta tsunduma yajin aiki, tuni dai aka fara zaman tattaunawa.
Babbar kotun jiha mai zama a Makurɗi ta amince da buƙatar tsawaita umarnin da ta bayat na hana APC rusa kwamitin gudanarwa ƙarƙashin Agaba a jihar Benue.
Wata babbarkotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar hukumar leƙen asiri ta ƙasa DIA ta tsare mutum 20 da ake zargi da hannu a al'amuran ta'adanci.
Ahmad Yusuf
Samu kari