Ahmad Yusuf
11578 articles published since 01 Mar 2021
11578 articles published since 01 Mar 2021
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya shiga taron majalisar tattalin arziki watau NEC a fadar gwamnatin tarayya da ke birnin Abuja.
Fadar shugaban ƙasa ta karyata ikirarin NLC cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ci amanar yarjejeniyar da suka cimmawa a lokacin tattaunawar ƙarin albashi.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana cewa masu sukar ziyarar da ya kai hedkwatar APC makiyan jam'iyyar ne, ya faɗi abin da ya kai shi wurin Ganduje.
Kungiyar MAN ta ce da yiwuwar farashin kayayyaki ya kara hauhawa sakamakon ƙaruwar kuɗin litar man fetur a Najeriya, ta ce kananan sana'o'o zasu shiga matsala.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta gayyaci baturen nan sau da dama gabanin ayyana nemansa ruwa a jallo, ana zarginsa ta cin amanar ƙasa.
Shugaban EFCC na ƙasa ya yi ikirarin cewa da haɗin bakin sarakuna ake haƙar na'adanai ta haramtaccuyar hanya wanda ke kawo gurɓatar muhalli a ƙasar nan.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi na Ii ya bayyana cewa a shirye yake ya shiga tsakani domin magance rikicin Fulani a Najeriya, ya ce yana bukatar goyon baya.
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe dogaran matar ɗan majalisar dokokin jihar Dleta da direbanta ranar Litinin.
Fadar shugaban ƙasa ta bakin Bayo Onanuga ta ƙara nanata cewa duk wani surutu da ake cewa tallafin man fetur nan nan ba gaskiya ba ne, domin ya zama tarihi.
Ahmad Yusuf
Samu kari