Ahmad Yusuf
11550 articles published since 01 Mar 2021
11550 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnatin tarayya ta fara biyan ma'aikatan jami'o'i albashin da suke bi tare da biyan waɗanda suka yi ritaya hakkinsu, hakan na zuwa bayan NASU ta shiga yajin aiki.
Hukumar Hisbah ta jihar Bauchi ta titsiye dattijon nan da hotunansa ke yawo a kafafen sada zumunta tare da ƴan mata, ya bai wa mutane hakuri a bainar jama'a.
Kungiyar ƴan kasuwar mai masu zaman kansu IPMAN ta bayyana cewa dillalai na tsallake matatar Ɗangote ne saboda akwai wuraren da suka fi ta arhar man fetur.
Hukumar yaki da masu cin hanci da rashawa EFCC ta kama Akanta Janar nanjihar Edo da wasu mutum 4 da ke da hannu idan za a cire kudi a lalitar gwamnati.
Bayan naɗin da shugabn ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya masa, sabon hafsan sojojin ƙasa na rikon kwarya, Manjo Janar Olufemi Oluyede ya shiga ofis a DHQ.
Kakakin majalisar dokokin jihar Neja ya tabbatar da cewa ƴan bindiga sun sace mutane 22 da suka tare motoci biyar a titin zuwa Kontagora ranar Alhamis.
Yayin da ake shirye-shiryen zabe a jihar Ondo, Gwamna Aiyedatiwa kuma ɗaɓ takarar APC ya ce zai fara biyan sabon mafi karancin albashi na N73,000 a Nuwamba.
Babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kara kwace makudan kudi, kadarori da hannun jari da ake zargin suna da alaƙa da tsohon gwamnan CBN, Godwin Emefiele.
Kungiyar yan kwadago ta TUC ta musanta raɗe-raɗin da ake cewa gwamnatin Benuwai za ta biya N40,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata.
Ahmad Yusuf
Samu kari