Ahmad Yusuf
11537 articles published since 01 Mar 2021
11537 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon daraktan hukumar tsaron farin kaya watau DSS, Mike Ejiofor ya baygana cewa kungiyar ƴan ta'adda ta Lakurawa da sabuwa ba ce, ya faɗu yadda suka shigo.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya amince da naɗin wasu mutane biyar a matsayin waɗaɓda za su ragamar hukumomin gwamnati, ya naɗa karin kwamishina.
Gwamnan Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya sallami manajan darakta na kamfanin samar da wutar lantarkin jihar daga aiki bayan shafe kwanaki uku babu wuta.
Hukumar zabe INEC ta maye gurbin Olusola Ebiseni da Dr. Olorunfemi Ayodele Festus a matsayin ɗan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar LP a zaben jihar Ondo.
Yayin da ake shirye shiryen fafata zaben gwamna a jihar Ondo, Legit Hausa ta tattaro muhimman abubuwa game da Otunba, Akingboye, ɗan takara a inuwar SDP.
Bayan shafe kwanaki biyu ana bukukuwan jana'iza, an birne gawar marigayi hafsan sojojin ƙasa ta Najeriya, Taoreed Lagbaja a gaban manyan ƙasa a Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce naɗin COAS Laftanar Janar Taoreed Lagbaja na ɗaya daga cikin naɗe-naɗe mafi kyau da ya yi bayan hawansa mulki.
Tsohon gwamnan jihar Delta, Dr. Ifeanyi Okowa ya bayyana cewa wasu mutane ne suka cinno masa hukumar yaki da rashawa EFCC saboda wani burinsu na siyasa.
Kotun kolin Najeriya ta raba gardama, ta yi fatali da karar da wasu jihohi a suka kalubalanci halascin kafa hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC.
Ahmad Yusuf
Samu kari