Ahmad Yusuf
11528 articles published since 01 Mar 2021
11528 articles published since 01 Mar 2021
Wani ibtila'in gobara ƴa afkawa caji ofis na ƴan sanda a jihar Legas, lamarin ya fara ne daga wata tanka da ke sauke man dizel a wani otal da ke kusa da ofishin.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce shugaba Tinubu na da kwarin guiwar cewa za a samu sauƙi nan gaba kamar dai yadda su Sardauna suka yi.
Kwamitin haɗin guiwa na malamai da ma'aikatan manyan makarantun gaba da sakandire a Bauchi sun ayyana shiga yajin aiki kan rashin aiwatar da dokar sabon albashi.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce ikirarin da APC ta yi cewa ya ciyo bashin kusan Naira biliyan 100 a asirce karya ce da ba ta da tushe ballantana makama.
Mai alfarmaka sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ɗaukacin mabiya addinin Musulunci su fara duga jinjirim watan Rajab daga ranar Talata.
Dakarun yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun yi ram da wani matashi bisa zarginsa na yunkurin kashe abokinsa, an gano mugayen makamai a gidansa.
Hon. Udeh Okoye ya kama aiki a matsayin sabon sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa bayan hukuncin kotun ɗaukaka ƙara, wanmdda ta sauke Sanata Samuel Anyanwu.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya dakatar da shugaban hukumar kula da harkokin malamai watau TSC kan vadakalar ɗaukar sababin malaman makaranta 1,000.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta nuna damuwa kan rigimar siyasar da ke aukuwa a jihar Benuwai, ta bukaci SGF Sanata George Akume ya canza salo.
Ahmad Yusuf
Samu kari