Ahmad Yusuf
11519 articles published since 01 Mar 2021
11519 articles published since 01 Mar 2021
Ministan ilimi, Dr. Tunji Alausa ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na biyan ɗal
Yan mazabar tarayya ta Dala a jihar Kano sun fara zaman yadda za a dawo da ɗan Majalisarsu na tarayya, Aliyu Sani Madakin Gini, gida, za su masa kiranye.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta sauke ɗan majalisa mai wakiltar Talata Mafara. Hon. Aliyu Ango Kagara, ta ayyana kujerarsa a matsayin babu kowa.
Babbar kotun jihar Ogun ta soke naɗin basaraken Ilawo, ta ce Gwamna Dapo Abiodun ya rainata da ya ci gaba da harkokin naɗa sarkin duk da an shigar da ƙara.
Fitaccen malamin cocin nan da ya shahara wajen hasashen abin da zai faru, Primate Ayodele ya ce yan ta'adda na shriye shiryen kai farmaki a jihohin Arewa 8.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya naɗa sababbin masu ba shi shawara ta musamman, za a ba su rantsuwar kama aiki yau Talata, 28 ga Janairu, 2025.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tara kudin shiga kusan Naira biliyan 2.4 daga shirin rijistar aure da aka bullo da shi a ma'aikatar harkokin cikin gida.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga yanayin jimami da alhinin rasuwar babban yayan gwamnan jihar Oyo, wanda Allah ya yi wa rasuwa ranar Juma'a.
Mataimakin Manajan Darakta na hukumar kula da shara ta jihar Kano, Alhaji Liman Muktar Hassan ya maida kudin da aka yi kuskuren tura masa a asusu.
Ahmad Yusuf
Samu kari