Ahmad Yusuf
11518 articles published since 01 Mar 2021
11518 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban JNI kuma mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar ya buƙaci malamai su haɗa kansu kuma su haɗa kan musulmi, su daina zagin juna.
Yan Majalisa 4 da jam'iyyar NNPP ta ce ta dakatar da su a Kano sun yi martani mai zafi, sun ce Kwankwaso ke juya komai a jam'iyyar kamar wata kadararsa.
Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya karɓi masu sauya sheƙa sama da 1,500 daga mazaɓu daban-daban na ƙaramar hukumarsa yau Litinin.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce babu sauran abota tsakaninsa da mai ba da shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu da Uba Sani.
Tsohon gwamnan jihar Ƙaduna, Malam Nasiru El-rufai ya bayyaka cewa zai so a samu wani ɗan Kudu ya maye gurbin Bola Tinubu a zaben shugaban ƙasar 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu ne ya canza ra'ayi kan naɗa shi minista amma ba babu laifin Majalisa.
Ministan ayyuka, Injiniya Dave Umahi ya bayyana cewa ba makawa sai shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu nasara a zaɓen shugaban ƙasa na 2027.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Edo a inuwar jam'iyyar LP, Olumide zakpata ya sanar da rasuwar mahifinsa da kuma kawunsa, ya ce rashinsu ya jijjiga shi.
Tsohon ɗan takarar gwamna a inuwar LP kuma jigon APC a Bayelsa, ya bukaci ƴan uwansa ƴan jam'iyya su daina sukar Gwamna Douye Diri saboda alaƙarsa da Tinubu.
Ahmad Yusuf
Samu kari